Da Ɗumi-Ɗumi: Sevilla Ta sake lashe kofin Europa

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Sevilla ta lashe gasar Europa League karo na 7 a tarihin ƙungiyar, sun lashe kofin ne bayan sun doke AS Roma na ƙasar Italiya da ci 4 da 1 a bugun daga kai sai mai tsaon raga, wato Penalty bayan an tashi wasan kunnen doki 1 da 1 ba tare da kowa ya yi nasara ba.
Ku bayyana mana ra'yoyinku a cimment section na Facebook.

Comments

Popular posts from this blog

Borno: New Commissioner of Police assumes duty

Decade Later, Malam Fatori Residents Return Home, Urged to Embrace Lawful Life

Police Retrieve ₦23m Lost Gold Coins at Malam Fatori‎