Da Ɗumi-Ɗumi: Sevilla Ta sake lashe kofin Europa

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Sevilla ta lashe gasar Europa League karo na 7 a tarihin ƙungiyar, sun lashe kofin ne bayan sun doke AS Roma na ƙasar Italiya da ci 4 da 1 a bugun daga kai sai mai tsaon raga, wato Penalty bayan an tashi wasan kunnen doki 1 da 1 ba tare da kowa ya yi nasara ba.
Ku bayyana mana ra'yoyinku a cimment section na Facebook.

Comments

Popular posts from this blog

In Maiduguri, a 15-year-old girl was killed by a stray bullet from CJTF

BORNO: In Benishiekh, a man was killed during a tragic dispute over mango farming

The hospital has discharged minors who were victims of viral child abuse videos and they are currently recovering well.