Eid El-Fitr: Anga jinjirin watan Shawwal a Nijar

Daga Adamu Aliyu Ngulde, Maiduguri

Gwamnatin jamhuriyar Nijar ta sanar da cewa za a yi bikin ƙaramar Sallah a gobe Lahadi, bayan ganin jinjirin watan Shawwal a sassan ƙasar.

Comments

Popular posts from this blog

Borno: New Commissioner of Police assumes duty

Decade Later, Malam Fatori Residents Return Home, Urged to Embrace Lawful Life

Police Retrieve ₦23m Lost Gold Coins at Malam Fatori‎